iqna

IQNA

musamman
Tehran (IQNA) Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hamas a yayin da take yin Allah wadai da sabon shirin Isra’ila na gina matsugunan yahudawa a birnin Quds, ta bayyana wannan mataki a matsayin wani sabon mataki na mayar da yankunan Palastinawa na yahudawa.
Lambar Labari: 3487710    Ranar Watsawa : 2022/08/18

Cin hanci da rashawa a ko'ina kuma a kowane fanni na haifar da asarar ka'idoji na rayuwa
Lambar Labari: 3487693    Ranar Watsawa : 2022/08/15

Tehran (IQNA) Rundunar ‘yan sandan Karbala da ‘yan sandan wannan lardi sun yi nazari kan matakan farko na tsare-tsare na musamman na tabbatar da tsaron tarukan  Ashura.
Lambar Labari: 3487601    Ranar Watsawa : 2022/07/27

Tehran (IQNA) Shugaban ofishin siyasa na Hamas Ismail Haniyeh ya ce  tawagar Hamas ta gana da Firayi ministan Lebanon Najib Mikati, a yau Litinin a birnin Beirut.
Lambar Labari: 3487475    Ranar Watsawa : 2022/06/27

Tehran (IQNA) The Museum of Turkish Islamic Arts a Istanbul ta Sultanahmet Square, kamar yadda na farko gidan kayan gargajiya a Turkey, siffofi da kayayyakin gargajiya daga farkon Musulunci lokaci zuwa karni na ashirin, ciki har da rubutun d¯a na Kur'ani da Muslim rubuce-rubucen daga ko'ina cikin duniyar musulmi.
Lambar Labari: 3487309    Ranar Watsawa : 2022/05/18

Tehran (IQNA) ana ci gaba da yin tir da Allawadai da hare-haren Isra'ila a kan masallacin Aqsa.
Lambar Labari: 3487175    Ranar Watsawa : 2022/04/16

Tehran (IQNA) Ranar sha biyar ga Sha’aban ita ce ranar haihuwar mutumin da aka yi alkawari a cikin ayoyin Alkur’ani da fadin Manzon Allah don bayyanawa da samun aminci da adalci a duniya; A cewar manazarta, wannan na daya daga cikin manyan ginshikan raya fata na makomar duniya a tsakanin musulmi.
Lambar Labari: 3487067    Ranar Watsawa : 2022/03/18

Tehran (IQNA) Marigayi Sheikh Ahmad Amer, a shekarar 1983, a matsayin daya daga cikin bakin da suka halarci taro na musamman na majalisar koli ta kur'ani na biyu.
Lambar Labari: 3486854    Ranar Watsawa : 2022/01/23

Tehran (IQNA) Majalisar Fatawa ta Hadaddiyar Daular Larabawa, domin tinkarar abin da ta kira yaduwar akidar takfiriyya a cikin al'ummar Hadaddiyar Daular Larabawa, ta yi kira ga al'umma da cibiyoyin da ke da alaka da su da su kaurace wa bugawa da sake buga fatawowin da ba su da izini da kuma wadanda ba su amince da su ba, musamman a kafafen sadarwa na zamani.
Lambar Labari: 3486823    Ranar Watsawa : 2022/01/15

Tehran (IQNA) Alireza Bakhshi ɗaya ne daga cikin ƙwararrun masu ayyukan fasahar rubutu da zane Ya rubuta Alqur'ani gaba dayansa da salon rubutu na musamman .
Lambar Labari: 3486740    Ranar Watsawa : 2021/12/27

Tehran (IQNA) Hani al-Azzuni, matashin makaranci dan kasar Masar, ya karanta ayoyin farko na surar Maryam (AS) a daya daga cikin bidiyonsa.
Lambar Labari: 3486730    Ranar Watsawa : 2021/12/26

Tehran (IQNA) Gwamnatin kasar Jordan na da wani gagarumin shiri na jan hankalin ‘yan Najeriya masu yawon bude ido.
Lambar Labari: 3486518    Ranar Watsawa : 2021/11/06

Tehran (IQNA) an sanya masallacin Cambriege a cikin jerin muhimman wurare da aka yi amfani da fasaha ta musamman wajen gina su a Burtaniya.
Lambar Labari: 3486296    Ranar Watsawa : 2021/09/11

Tehran (IQNA) an bude wani bangare na kur'ani a gidan rediyo da talabijin na gwamnatin mauritaniya.
Lambar Labari: 3486178    Ranar Watsawa : 2021/08/07

Tehran (IQNA) wani babban kwamandan dakarun kungiyar gwagwarmaya ta Jihadul Islami ya yi shahada sakamakon harin Isra'ila a Gaza a yau Litinin.
Lambar Labari: 3485925    Ranar Watsawa : 2021/05/17

Tehran (IQNA) cibiyar Aisha Surur da ke daukar nauyin ayyuka da suka shafi kur'ani ta dauki nauyin shirya gasar kur'ani ta matasa makafi.
Lambar Labari: 3485833    Ranar Watsawa : 2021/04/21

Tehran (IQNA) Kungiyoyin jin kai da dama ne suke gudanar da ayyukan tallafa wa marassa galihu a kasar Aljeriya a cikin watan Raadan mai alfarma.
Lambar Labari: 3485827    Ranar Watsawa : 2021/04/19

Tehran (IQNA) Mahmud Al-Tukhi daya ne daga cikin fitattun makaranta kur’ani na wannan zamani a kasar Masar.
Lambar Labari: 3485589    Ranar Watsawa : 2021/01/25

Tehran (IQNA) Ministan harkokin wajen Iran Muhammad Jawad Zarif ya bayyana cewa, ‘yan ta’addan Daesh da iyayen gidansu ne kawai suka amfana da kisan Qassem Sulaimni.
Lambar Labari: 3485524    Ranar Watsawa : 2021/01/04

Tehran (IQNA) malaman addini da limamai a kasar Masar sun yi kira ga gwamnatin kasar kan ta bayar da damar bude cibiyoyi na kur’ani a kasar.
Lambar Labari: 3485220    Ranar Watsawa : 2020/09/26