iqna

IQNA

khartum
Tehran (IQNA) a daodai lokacin da aka fara udanar da azumin watana Ramadan al’ummar birnin Khartum na Sudan sun yi fatali da dokar zama gida.
Lambar Labari: 3484746    Ranar Watsawa : 2020/04/26

Tehran (IQNA) firai ministan kasar Sudan Abdullah Hamduk ya tsallake rijiya da baya a yau bayan kai masa wani harin bam a birnin Khartum.
Lambar Labari: 3484602    Ranar Watsawa : 2020/03/09

Rahotanni daga kasar Sudan na cewa adadin mutanen da aka kashe daga cikin masu gudanar da gangami a cikin kwanki uku ya kai 60.
Lambar Labari: 3483713    Ranar Watsawa : 2019/06/05

Sojojin kasar Sudan sun afkawa masu gudanar da zaman dirshanagaban ma’aikatar tsaron kasar a birnin Khartumasafiyar yau, inda suka kashe mutane da dama.
Lambar Labari: 3483705    Ranar Watsawa : 2019/06/03

Bangaren kasa da kasa, an kammala wani shirin kur’ani mai tsarki na tafsiri da aka gabatar a radiyon kur’ani na Gaza a cikin shiri 600.
Lambar Labari: 3482480    Ranar Watsawa : 2018/03/16

Bangaren kasa da kasa, an fara gudanar da gasar kur'ani mai tsarki karo na tara da ake yi wa take da gasar Khartum a kasar Sudan.
Lambar Labari: 3482284    Ranar Watsawa : 2018/01/10

Bangaren kasa da kasa, an kammala dukkanin shirin gudanar da gasar kur'ani mai tsarki ta Khartum a kasar Sudan a karo na tara.
Lambar Labari: 3482241    Ranar Watsawa : 2017/12/27

Bangaren kasa da kasa, an fara gudanar da gasar kur’ani ta kasa baki daya a birnin Khartum fadar mlkin kasar Sudan karkashin kulawar ministan harkokin addini Abubakar Usman.
Lambar Labari: 3481833    Ranar Watsawa : 2017/08/26

Bangaren kasa da kasa, an bayar da takardun shedar kammala hardar kur'ani mai tsarki ga daliban makaranta 40 a kasar Sudan.
Lambar Labari: 3481542    Ranar Watsawa : 2017/05/23

Bangaren kasa da kasa, an bude wani zaman taro a yau a birnin Khartum fadar mulkin kasar Sudan da zimmar ganin an kara samun wayewar kai dangane da batn ta’addanci.
Lambar Labari: 3480722    Ranar Watsawa : 2016/08/18

Bangaren kasa da kasa, an fara gudanar da wani zaman taro wanda a cikinsa ake horar da wasu mahalrta kan yadda ake hada tarihin muslunci a cikin fim wanda zai kunshi wurare da kuma mutane da suka taka rawa.
Lambar Labari: 1453292    Ranar Watsawa : 2014/09/23